Tehran (IQNA) hukumar kiwon lafiya ta duniya ta sanar da cewa an aike da kayan taimako na kiwon lafiya zuwa Afghanistan.
Lambar Labari: 3486501 Ranar Watsawa : 2021/11/01
Feqhizadeh ya ce:
An bude babban baje kolin kur’ani mai tsarki na kasa da kasa karo na 27 a birnin Tehran fadar mulkin kasar Iran, tare da gabatar da sabbin tsare-tsare a bangarori 126 da ake gudanar da baje kolin a kansu.
Lambar Labari: 3483632 Ranar Watsawa : 2019/05/12