Bisa bayanin a ranar Alhamis mai zuwa ne dai za a yi taron na kwamitin tsaron MDD,bayan da a baya aka sami rabuwar kawuka a tsakanin kasashen membobi
Majiyar diplomasiyya ta kasa da kasa ta bayyana cewa; Kakashe tara a tsakanin goma sha biyar da suke membobi na kwamitin tsaron ne dai suu ka bukaci ganin an yi taro akan cutar ta corona.
Wannan kiran dai ya zo ne a daidai lokacin da ake da sabani a tsakanin kasashe biyar masu tabbatattun kujeru a kwamitin tsaron, musamman a tsakanin Amurka da kasar Sin.